Tehran (IQNA) Jagoran juyin juya halin muslunci na Iran ya bayyana cewa, dukkanin matsin lambar da makiya kasar Iran suke yi a kanta ba su iya durkusar da ita ba.
Lambar Labari: 3485983 Ranar Watsawa : 2021/06/04
Bangaren kasa da kasa, an kai ani harin ta’addanci a birnin Ikandariya na kasar Masar wanda ya yi sanadiyyar mutuwa da kuma jikkatar mutane.
Lambar Labari: 3482510 Ranar Watsawa : 2018/03/25